MATASHIYA:Daga Sheikh Aliyu Said Gamawa 1. A rayuwa ana son bawa yayi haƙuri. Mu Sani duk abin da bawa ke ciki Allah yana ganin mu.2. Mu Sani wahala ba ta dauwama, amma ladan haƙuri yana dauwama, hakuri shine maganin zaman duniya3. Bawa ya kula da ibada musamman sallah da addu’a, domin...
HUKUNCIN YIN HUƊUBA GA YARON DA AKA HAIFATambaya:Assalamu Alaikum. Don Allah ina neman ƙarin bayani akan huɗubar suna da yadda ake yi.Amsa:Wa alaikum assalam. Kiran Sallah da iƙama a kunnen yaron da aka haifa bai inganta ba, saboda Hadisin kiran Sallah Tirmidhi ya rawaito shi da sanadi mai rauni, Baihaƙi...
A jawabinsa da ya gabatar yayin buɗe Tafsirin Alqur'ani Mai girma na Ramadan bana 1447 = 2026 a yau Litinin 28th Sha'aban = 16th February Fadilatu-Shaikh Muhammad Sani Yahya Jingir ya jawo hankalin al'umma musulmi wajen tsayuwa akan Tauhidi, muhimmancin Azumi, Taimakekeniya, haɗin kai, Rangwamen kayan masarufi, Gaskiya da rikon...
Daga Aliyu Sa'id GamawaNisantar guraren da ake ambaton Allah kamar wajen karatu, ko sauraran sa, yana kawo dakushewar imani.Zama da masu sa6on Allah, yana kawo dakushewar imani, tun ana sa6on kana jin haushi zaka dawo kuma baka jiAllah ya jikan Shaikh Ja'afar Mahmud Adam yace, "Daga lokacin da kaji baka...
Daga Sheikh Aliyu Said GamawaYan uwa kowa ya kula da kan sa cikin yadda muke gudanar da rayuwar mu ta yau da gobeHakika kowacce rai sai ta dan dani mutuwa.. hakan ke tabbatar da wata rana bama nan.. sai dai ambatoMu sani ko mutuwa bata zo maka da wuri ba,...
Taskoki 100 na Faizu Inuwa Tukur (Abu Fatima) ⬇️ Download PDF
MAJALISAR KOLI NA ADDININ MUSULUNCI TA MAYAR DA MARTANI WA SABON SHUGABAN HUKUMAR ZABE (INEC) NA KASAMajalisar koli na addinin Musulunci a Nigeria karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi ta yi kira ga Shugaban Kasa Tinubu ya gaggauta koran sabon Shugaban hukumar zabe na Kasa Professor Joash Amupitan daga mukaminsa...
Hatta al-Hafiz al-Suyuɗiy ya tabbatar da cewa: Sufaye suna cikin masu ƙirƙirar Hadisan ƙarya, kamar Rafidha ƴan Shi'a. Daga Aliyu Muh'd Sani To magabatan Sufaye sun ƙirƙiri falalolin ƙarya, har da na rashin hankali, sun danganta su ga Annabi (saw), -wai- a matsayin yabo gare shi. Kwana biyun nan na...
Sheikh Abubakar Gumi: Malamin da ya sauya tunanin Musulman Najeriya game da ibadaAbubakar Gumi: Malamin da ya sauya tunanin Musulman Najeriya game da ibadaSheikh Abubakar Gumi, sanye da rawani mai ratsin ja da fariAsalin hoton,FB/Ahmad Abubakar GumiBayanan hoto,Sheikh Abubakar Gumi ya jagoranci kawo sauyi a daidai lokacin da akasarin al’ummar...
MAZHABA DA MAZHABANCIDaga Dr Uthman Ibrahim Giade AbuhibahManyan Malamai na da Dana yanzu duk suna da mazhaba Ibn taimiyya Ibn Baz Ibn Uthaimeen Albani (Rahimahumullah) duk sunyi Kuma sunce ya halatta a yi riko da mazhabaTa'assubanci suka hana ba mazhaba ba,shi kuma Ta'assubanci a kan same shi ko babu mazhabar...